Skip to content
Zabura 146:7-8

Zabura 146:7-8

7
Yakan biya bukatun mutanen da aka danne ya kuma ba da abinci ga mayunwata. Ubangiji yakan ’yantar da ’yan kurkuku,
8
Ubangiji yakan ba wa makafi ido, Ubangiji yakan ɗaga waɗanda aka rusunar da su ƙasa, Ubangiji yana ƙaunar masu adalci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options