Skip to content
Zabura 146:5-6

Zabura 146:5-6

5
Mai albarka ne wanda Allah na Yaƙub ne taimakonsa, wanda sa zuciyarsa yana a kan Ubangiji Allahnsa.
6
Mahaliccin sama da ƙasa, teku, da kome da yake cikinsu, Ubangiji, wanda yake mai aminci har abada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options