Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 142:5-7

Ubangiji Ne Mafakata Kadai

Zabura 142:5-7
5
Na yi kuka gare ka, ya Ubangiji; Na ce, “Kai ne mafakata, rabona a ƙasar masu rai.”
6
Ka saurari kukata, gama ina cikin matsananciyar bukata; ka cece ni daga waɗanda suke fafarata, gama sun fi ni ƙarfi sosai.
7
Ka ’yantar da ni daga kurkuku, don in yabi sunanka. Ta haka masu adalci za su taru kewaye da ni saboda alherinka gare ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options