Skip to content
Zabura 136:23-26

Zabura 136:23-26

23
Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu Ƙaunarsa madawwamiya ce.
24
Ya kuma ’yantar da mu daga abokan gābanmu, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
25
Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta. Ƙaunarsa madawwamiya ce.
26
Ku yi godiya ga Allah na sama. Ƙaunarsa madawwamiya ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options