23
Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu Ƙaunarsa madawwamiya ce.
24
Ya kuma ’yantar da mu daga abokan gābanmu, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
25
Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta. Ƙaunarsa madawwamiya ce.
26
Ku yi godiya ga Allah na sama. Ƙaunarsa madawwamiya ce.