Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 127:3-5

’Ya’ya Gādon Allah ne

Zabura 127:3-5
3
’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
4
Kamar kibiyoyi a hannun jarumi haka ’ya’ya mazan da aka haifa wa mutum a ƙuruciya.
5
Mai albarka ne mutumin da korinsa sun cika da su. Ba za a kunyata su ba sa’ad da suke ƙarawa da abokan gābansu a ɗakin shari’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options