Skip to content
Zabura 124:3-5

Zabura 124:3-5

3
sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
4
da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
5
Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options