Skip to content
Zabura 124:1-5

Zabura 124:1-5

1
Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba, bari Isra’ila yă ce,
2
da ba don Ubangiji ya kasance a gefenmu ba sa’ad da aka auka mana,
3
sa’ad da fushinsu ya ƙuna a kanmu, ai, da sun haɗiye mu da rai;
4
da rigyawa ta kwashe mu, da ambaliya ta rufe mu.
5
Da ruwa mai hauka ya share mu ƙaf.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options