Skip to content
Zabura 122:6-7

Zabura 122:6-7

6
Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.
7
Bari salama ta kasance a katangarki zaman lafiya kuma a fadodinki.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options