Skip to content
Zabura 118:10-13

Zabura 118:10-13

10
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
13
An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options