Skip to content
Zabura 118:10-13

Zabura 118:10-13

10
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
13
An ture ni baya na kusa fāɗuwa, amma Ubangiji ya taimake ni.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options