Skip to content
Zabura 117:1-2

Zabura 117:1-2

1
Yabi Ubangiji, dukanku al’umma; ku ɗaukaka shi, dukanku mutane.
2
Gama ƙaunarsa da girma take gare mu, amincin Ubangiji kuma madawwami ne har abada. Yabi Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options