Skip to content
Zabura 116:3-6

Zabura 116:3-6

3
Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni, wahalar kabari sun zo a kaina; na cika da wahala da ɓacin rai.
4
Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji, ka cece ni!”
5
Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci; Allahnmu yana cike da tausayi.
6
Ubangiji yana tsare masu tawali’u; sa’ad da nake cikin tsananin bukata, ya cece ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options