Skip to content
Zabura 114:1-2

Allah Ya Fitar da Isra’ila daga Masar

Zabura 114:1-2
1
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options