Skip to content
Zabura 114:1-2

Zabura 114:1-2

1
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options