Skip to content
Zabura 109:6-7

Zabura 109:6-7

6
Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi; bari mai zargi yă tsaya a hannun damansa.
7
Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi, bari kuma addu’o’insa su hukunta shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options