Skip to content
Zabura 109:26-31

Zabura 109:26-31

26
Ka taimake ni, ya Ubangiji Allahna; ka cece ni bisa ga ƙaunarka.
27
Bari su san cewa hannunka ne, cewa kai ne, ya Ubangiji, ka yi shi.
28
Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka; sa’ad da suka tasar za su sha kunya, amma bawanka zai yi farin ciki.
29
Masu zargina za su sha kunya za a rufe su da kunya kamar mayafi.
30
Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji sosai; cikin babban taro zan yabe shi.
31
Gama yana tsaya a hannun damar mai bukata, don yă cece ransa daga waɗanda suke hukunta shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options