Skip to content
Zabura 108:11-13

Zabura 108:11-13

11
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options