Skip to content
Zabura 108:11-13

Zabura 108:11-13

11
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options