Skip to content
Zabura 106:19-21

Zabura 106:19-21

19
A Horeb suka yi ɗan maraƙi suka yi wa gunkin zubi daga ƙarfe sujada.
20
Suka sauke Ɗaukakarsu saboda siffar bijimi, wanda yake cin ciyawa.
21
Suka manta da Allahn da ya cece su, wanda ya aikata manyan abubuwa a Masar,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options