Skip to content
Zabura 106:13-15

Zabura 106:13-15

13
Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
14
A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
15
Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options