Zabura 106:13-15
13
Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
14
A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
15
Sai ya ba su abin da suka roƙa, amma ya aika musu da muguwar cuta.