Skip to content
Zabura 106:13-14

Zabura 106:13-14

13
Amma nan da nan suka manta abin da ya yi ba su kuwa jira shawararsa ba.
14
A cikin hamada suka bar sha’awarsu ta mamaye su a ƙasar da babu kome suka gwada Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options