Tsallake zuwa abun ciki
Karin Magana 12:11-12

Karin Magana 12:11-12

11
Duk wanda ya nome gonarsa zai sami abinci a yalwace, amma shi da yake naushin iska marar azanci ne.
12
Mugaye suna sha’awar ganimar mugayen mutane, amma saiwar masu adalci kan haɓaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options