Tsallake zuwa abun ciki
Obadiya 1:15-16

Ranar Ubangiji Tana Kusa

Obadiya 1:15-16
15
“Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
16
Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki, haka dukan al’ummai za su yi ta sha, za su sha, su kuma sha su zama sai ka ce ba su taɓa kasancewa ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options