Tsallake zuwa abun ciki
Ƙidaya 8:23-26

Shekarun hidimar Lawiyawa

Ƙidaya 8:23-26
23
Ubangiji ya ce wa Musa,
24
“Wannan ya shafi Lawiyawa ne, wato, mazan da suka kai shekara ashirin da biyar, ko fiye, za su zo su yi aiki a Tentin Sujada,
25
amma in suka kai shekaru hamsin da haihuwa, dole su huta daga wannan aiki na yau da kullum, su kuma daina aiki.
26
Za su iya taimakon ’yan’uwansu cikin tafiyar da ayyuka a Tentin Sujada, amma su kansu ba za su yi aikin ba. Haka fa za ka ba wa Lawiyawa aikinsu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options