Skip to content
Ƙidaya 32:16-18

Ƙidaya 32:16-18

16
Sai suka zo wurin Musa, suka ce, “Muna so mu gina katangar dutse don dabbobinmu, da kuma birane don matanmu da ’ya’yanmu a nan.
17
Matanmu da ’ya’yanmu za su zauna a biranen da suke da katanga, don kāriya daga mazaunan ƙasar, amma mu, za mu ɗauki makamai mu tafi tare da sauran Isra’ilawa, har mu kai su wuraren zamansu.
18
Ba za mu koma gidajenmu ba sai kowane mutumin Isra’ila ya sami gādonsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options