Ƙidaya 31:9-11
9
Isra’ilawa suka kwashe mata da yaran Midiyawa, a matsayin bayi. Suka kwashe shanunsu da tumakinsu da kuma dukan dukiyarsu, a matsayin ganima.
10
Suka ƙone dukan garuruwan da Midiyawa suke zama, da dukan sansaninsu.
11
Suka kwashe dukan ganima haɗe da mutane da dabbobi,