Skip to content
Ƙidaya 15:35-36

Ƙidaya 15:35-36

35
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Dole mutumin yă mutu. Dole dukan taron su jajjefe shi a bayan sansani.”
36
Saboda haka taron suka ɗauke shi zuwa bayan sansani, suka kuma jajjefe shi har ya mutu, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options