Skip to content
Ƙidaya 1:17-19

Ƙidaya 1:17-19

17
Sai Musa da Haruna suka ɗauki sunayen mutanen nan da aka ba su,
18
suka kira dukan al’umma wuri ɗaya a rana ta fari ga wata na biyu. Aka kuwa rubuta mutanen bisa ga asalin kabilansu da iyalansu. Aka kuma rubuta sunayen maza ɗaya-ɗaya da suka kai shekaru ashirin ko fiye,
19
yadda Ubangiji ya umarci Musa. Da haka ya ƙidaya su a Hamadar Sinai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options