Skip to content
Nehemiya 7:6-38

Nehemiya 7:6-38

6
Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
7
Sun dawo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Azariya, da Ra’amiya, da Nahamani, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Nehum da kuma Ba’ana). Ga jerin mutanen Isra’ila.
8
Zuriyar Farosh mutum 2,172
9
ta Shefatiya 372
10
ta Ara 652
11
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,818
12
ta Elam 1,254
13
ta Zattu 845
14
ta Zakkai 760
15
ta Binnuyi 648
16
ta Bebai 628
17
ta Azgad 2,322
18
ta Adonikam 667
19
ta Bigwai 2,067
20
ta Adin 655
21
ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
22
ta Hashum 328
23
ta Bezai 324
24
ta Harif 112
25
ta Gibeyon 95.
26
Mutanen Betlehem da na Netofa 188
27
na Anatot 128
28
na Bet-Azmawet 42
29
na Kiriyat Yeyarim, Kefira da na Beyerot 743
30
na Rama da na Geba 621
31
na Mikmash 122
32
na Betel da na Ai 123
33
na ɗayan Nebo 52
34
na ɗayan Elam 1,254
35
na Harim 2 320
36
na Yeriko 345
37
na Lod, da na Hadid, da na Ono 721
38
na Sena’a 3,930.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options