Skip to content
Nehemiya 2:4-6

Nehemiya 2:4-6

4
Sai sarki ya ce mini, “Me kake so?” Sai na yi addu’a ga Allah na sama,
5
na kuwa ba wa sarki amsa, na ce, “In ya gamshi sarki, in kuma bawanka ya sami tagomashi a idonka, bari ka aike ni in tafi ƙasar Yahuda, birnin da aka binne kakannina, domin in sāke gina shi.”
6
Sai sarki, a lokacin sarauniya da tana zama kusa da shi, ya tambaye ni, ya ce, “Kwana nawa tafiyar za tă ɗauke ka, kuma yaushe za ka dawo?” Ya gamshi sarki ya aike ni; saboda haka na shirya lokaci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options