Skip to content
Nehemiya 2:9-10

Zuwan Urushalima da Adawar Farko

Nehemiya 2:9-10
9
Saboda haka na tafi wurin gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, na ba su wasiƙun sarki. Sarki kuma ya aika da hafsoshin mayaƙa da kuma mahayan dawakai tare da ni.
10
Da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon suka ji cewa wani ya zo domin yă ƙarfafa zaman lafiyar mutanen Isra’ila, sai suka damu ƙwarai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options