تخطَّ إلى المحتوى
Nehemiya 10:1-29

Nehemiya 10:1-29

1
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
28
“Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan ’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
29
dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari ’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options