Skip to content
Mattiyu 6:7-8

Mattiyu 6:7-8

7
Sa’ad da kuma kuke addu’a, kada ku yi ta maimaita magana, kamar marasa sanin Allah, domin suna tsammani za a ji su saboda yawan maganarsu.
8
Kada ku zama kamar su, gama Ubanku ya san abin da kuke bukata kafin ma ku roƙe shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options