Skip to content
Mattiyu 5:2

Mattiyu 5:2

Ana nuna aya 2 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Ganin taron mutane, sai ya hau kan gefen dutse ya zauna. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa,
2
sai ya fara koya musu. Yana cewa,
3
“Masu albarka ne waɗanda suke matalauta a ruhu, gama mulkin sama nasu ne.
4
Masu albarka ne waɗanda suke makoki, gama za a yi musu ta’aziyya.
5
Masu albarka ne waɗanda suke masu tawali’u, gama za su gāji duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options