Mattiyu 5:1
Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Ganin taron mutane, sai ya hau kan gefen dutse ya zauna. Almajiransa kuwa suka zo wurinsa,
2
sai ya fara koya musu. Yana cewa,
3
“Masu albarka ne waɗanda suke matalauta a ruhu, gama mulkin sama nasu ne.
4
Masu albarka ne waɗanda suke makoki, gama za a yi musu ta’aziyya.