Skip to content
Mattiyu 27:12-14

Mattiyu 27:12-14

12
Da manyan firistoci da dattawa suka zarge shi, bai ba da amsa ba.
13
Sai Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Ba ka jin shaidar da suke kawowa a kanka?”
14
Amma Yesu bai ce uffam game da ko ɗaya daga cikin zargin da suka yi masa ba. Har gwamna ya yi mamaki ƙwarai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options