Skip to content
Mattiyu 24:4-5

Mattiyu 24:4-5

4
Yesu ya amsa, “Ku lura fa, kada wani yă ruɗe ku.
5
Gama mutane da yawa za su zo cikin sunana, suna cewa, ‘Ni ne Kiristi,’ za su kuwa ruɗi mutane da yawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options