Skip to content
Mattiyu 24:15-16

Mattiyu 24:15-16

15
“Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),
16
to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options