Chuyển đến nội dung
Mattiyu 23:37-39

Mattiyu 23:37-39

37
“Urushalima, ayya Urushalima, ke da kike kashe annabawa, kike kuma jifan waɗanda aka aiko gare ki, sau da sau na so in tattara ’ya’yanki wuri ɗaya, yadda kaza takan tattara ’ya’yanta cikin fikafikanta, amma kuka ƙi.
38
Ga shi, an bar muku gidanku a yashe.
39
Gama ina gaya muku, ba za ku sāke ganina ba sai kun ce, ‘Mai albarka ne wanda yake zuwa cikin sunan Ubangiji.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options