Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 23:16-17

Mattiyu 23:16-17

16
“Kaitonku, makafi jagora! Kukan ce, ‘In wani ya rantse da haikali, ba damuwa; amma in ya rantse da zinariyar haikali, sai rantsuwar ta kama shi.’
17
Wawaye makafi! Wanne ya fi girma, zinariyar, ko haikalin da yake tsarkake zinariyar?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options