Skip to content
Mattiyu 23:1-4

Mattiyu 23:1-4

1
Sa’an nan Yesu ya ce wa taron mutane da kuma almajiransa,
2
“Malaman dokoki da Farisiyawa suke zama a kujerar Musa.
3
Saboda haka dole ku yi musu biyayya, ku kuma yi duk abin da suka faɗa muku. Sai dai kada ku yi abin da suke yi, gama ba sa yin abin da suke wa’azi.
4
Sukan ɗaura kaya masu nauyi, su sa wa mutane a kafaɗa. Amma su kansu, ba sa ko sa yatsa su taimaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options