Skip to content
Mattiyu 2:19-20

Mattiyu 2:19-20

19
Bayan Hiridus ya mutu, sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusuf a mafarki a Masar,
20
ya ce, “Tashi, ka ɗauki yaron da mahaifiyarsa ku tafi ƙasar Isra’ila, domin waɗanda suke neman ran yaron sun mutu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options