Skip to content
Mattiyu 19:7-8

Mattiyu 19:7-8

7
Suka yi tambaya, suka ce, “To, me ya sa Musa ya umarta cewa mutum yă ba wa matarsa takardar saki, yă kuma kore ta?”
8
Yesu ya amsa ya ce, “Musa ya ba ku izini ku saki matanku saboda taurin zuciyarku ne. Amma ba haka yake ba daga farko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options