Skip to content
Mattiyu 16:24-25

Mattiyu 16:24-25

24
Sa’an nan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk mai son bina, dole yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
25
Gama duk mai son ceton ransa zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa saboda ni, zai same shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options