Skip to content
Mattiyu 15:8-9

Mattiyu 15:8-9

8
“ ‘Waɗannan mutane da baki kawai suke girmama ni, amma zukatansu suna nesa da ni.
9
A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokoki ne kawai da mutane suke koyarwa.’ ”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options