Skip to content
Mattiyu 15:7-9

Mattiyu 15:7-9

7
Ku munafukai! Daidai ne Ishaya ya yi annabci a kanku da ya ce,
8
“ ‘Waɗannan mutane da baki kawai suke girmama ni, amma zukatansu suna nesa da ni.
9
A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokoki ne kawai da mutane suke koyarwa.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options