Skip to content
Mattiyu 15:2-3

Mattiyu 15:2-3

2
“Me ya sa almajiranka suke karya al’adun dattawa? Ba sa wanke hannuwansu kafin su ci abinci!”
3
Yesu ya amsa ya ce, “Ku ma me ya sa kuke karya dokar Allah saboda al’adarku?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options