Skip to content
Mattiyu 11:7-9

Mattiyu 11:7-9

7
Sa’ad da almajiran Yohanna suke barin wurin, sai Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yohanna. “Me kuka je kallo a hamada? Ciyawar da iska take kaɗawa ne?
8
In ba haka ba, to, me kuka je kallo? Mutum mai sanye da riguna masu kyau ne? A’a, masu sa riguna masu kyau, ai, a fadan sarakuna suke.
9
To, me kuka je kallo ne? Annabi? I, ina gaya muku, ya ma fi annabi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options