Tsallake zuwa abun ciki
Markus 8:27-28

Markus 8:27-28

27
Yesu da almajiransa suka tafi ƙauyukan da suke kewaye da Kaisariya Filibbi. A hanya ya tambaye su ya ce, “Wa, mutane suke ce da ni?”
28
Suka amsa, suka ce, “Waɗansu suna cewa, Yohanna Mai Baftisma, waɗansu Iliya, waɗansu kuma har wa yau sun ce, ɗaya daga cikin annabawa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options