Skip to content
Markus 3:33-35

Markus 3:33-35

33
Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da ’yan’uwana?”
34
Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da ’yan’uwana!
35
Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da ’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options