Markus 3:16-19
16
Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
17
Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
18
Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
19
da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
Settings