Skip to content
Markus 13:12-13

Markus 13:12-13

12
“Ɗan’uwa zai ba da ɗan’uwa a kashe. Mahaifi zai ba da ɗansa. ’Ya’ya za su tayar wa iyayensu, su kuma sa a kashe su.
13
Dukan mutane za su ƙi ku saboda ni, amma wanda ya tsaya da ƙarfi har ƙarshe, zai sami ceto.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options