Skip to content
Markus 11:15-17

Markus 11:15-17

15
Da suka kai Urushalima, sai Yesu ya shiga filin haikalin, ya fara korar waɗanda suke saya da sayarwa a can. Ya tutture tebur na masu musayar kuɗi, da kujerun masu sayar da tattabaru,
16
ya kuma hana kowa yă ratsa da a filin haikali ɗauke da kayan ciniki.
17
Da yake koya musu, sai ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira gidana, gidan addu’a na dukan al’ummai ba’?Amma ga shi kun mai da shi ‘kogon ’yan fashi.’”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options